Jam'iyyar PDP
Da alamu Idan ‘yan APC ba su hada-kan su ba, sauran ‘yan adawa za su iya kawo masu matsala a zaben bana. PDP, LP da NNPP su na neman karbe shugabancin majalisa
Tinubu ya yi magana mai kama da watsar da 'yan APC, inda yace ba dan gwamnan PDP ya taimake shi ba, da tuni yanzu ya fadi zabe da sai wani labarin ake yi daban.
Bidiyo ya nuna lokacin da Tinubu ya sauka a jihar Ribas a daidai lokacin da ake ci gaba da cece-kuce kan cewa Tinubu na bibiyar 'yan PDP da masu fada a ji nata.
Wasu ‘Ya ‘yan APC sun hada-kai da 'yan adawa wajen kafa wata kungiya a Majalisar tarayya. ‘Yan adawan su nuna za su kyale shugaban majalisa ya fito daga APC.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, bata gamsu da cewa, Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa ba, ta ce Atiku ne ya ci zabe kuma kowa Najeriya ya san hakan a fili.
Sen. Dino Melaye, dan takarar gwamna na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a zaben watan Nuwamban 2023 ya ce zai yi mulki da tsoron Allah idan an zabe shi
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta soki ƙarar da jam'iyyar PDP ta shigar, ta ce Amurka ba ta taba gurfanar da Bola Tinubu ba .
Dole DSS ta yi gaggawar sakin magoya bayan PDP da aka cafke a Adamawa. Alkali Christopher Dominic Mapeo ya yi umarni a sake su, kafin ya daga kararsu zuwa Mayu.
Gwamna Bello Matawalle ya tafi kotu, ya ce zai koma kan mulki bayan ya kai karar PDP. Wani Hadimin Gwamnan Zamfara ya nuna su na masu sa ran APC tayi galaba
Jam'iyyar PDP
Samu kari