Jam'iyyar PDP
‘Yan majalisa sun tofa albarkaci a kan zaben wannan karo. Kason kujerun zai zo da sarkakiya musamman saboda Musulmai za su dare shugaban kasa da mataimaki
A ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023 INEC zata gudanar da zaben gwamna a juhar Bayelsa, akwai manyan wasu yan takarar uku da ake ganin ɗayansu ne zai kai labari.
Zababben shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya bukaci ‘Yan Sanda su yi bincike a kan zaben Adamawa. Shugaban mai jiran gado yana so a binciki abubuwan da suka faru.
Rikici tsakanin Dino Melaye da Gwamna Nyesom Wike ya dauki sabon salo yayin da tsohon sanatan ya bayyana yadda Patience Jonathan ta taimaki Wike ya zama gwamna.
Bayan kammala babban zaɓen 2023 ranar 15 ga watan Afrilu, tuni rige-rige da fafatukar neman muƙamai ta balle a jam'iyyar APC mai mulki da babbar mai adawa PDP.
Matashin dan majalisar da ya lashe zaɓen ɗan majalisa a Sokoto, Bashir Usman Gorau, ya ce daga noman da yake yi ne ya samu ya haɗa kuɗin kamfe domin zaɓe..
A wani jawabi da ta fitar bayan an ji Ahmadu Umaru Fintiri ya ci zabe, Aishatu Dahiru (Binani) ta ce maganar bada cin hanci saboda ta iya lashe zabe karya ne.
Dino Melaye ya fadi abin da ya ba ‘Yan PDP, aka tsaida shi takarar Gwamnan Kogi, Dino bai iya amsa tambayar da aka yi masa kan zargin tasirin kudi a zabensu ba.
Gwamnan Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri yana ganin ‘Yan Siyasan Abuja ne abokan takararsa a 2023 ba Sanata Aisha Dahiru Binani da ta tsaya a jam’iyyar APC ba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari