Jam'iyyar PDP
Mukaddashin shugaban jam’iyyar PDP na kasa Umar Damagum, ya ce za su dauki kwakkwaran mataki kan nadin Nyesom Wike a matsayin minista da Shugaba Tinubu ya yi.
Bincike ya musanta rade-radin da ake cewa kotun daukaka kara ta sanar da dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi wanda ya lashe zaben 2023.
An ƙaryata labarin da ke ta yawo a kafafen sada zumunta da ke nuni da cewa 'yan ta'adda sun harbe sanata mai wakiltar Abia ta Kudu, Enyinnaya Abaribe. Hadimin.
Babban jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) kuma tsohon shugaban kwamitin amintattu na jam'iyyar, ya koka bayan ƴan bindiga sun kai hari a gidansa.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Osun ta maka gwamnan jihar, Ademola Adeleke kan nada kansa kwamishinan ayyuka da kuma mataimakinsa kwamishinan wasanni a jihar.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi rashin ɗaya daga cikin ƙusoshinta a jihar Delta. Cif Charles Obule ya yi bankwana da duniya a ranar Talaata.
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP ta zargi jam’iyyar APC mai mulki a kan harin da aka kaiwa dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar.
Kotun sauraron kararrakin zabe da ke zamanta a Asaba babban birnin jihar Delta, ta kwace nasarar da Okolie, dan Majalisar Wakilai na jam'iyyar Labour ya samu.
Dan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi kotu ta tsige Tinubu daga kan matsayinsa na shugaban ƙasa, inda ya bayyana cewa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari