Jam'iyyar PDP
Rundunar ‘yan sandan Filato ta jibge jami'anta a a ginin majalisar dokokin jihar da ke cikin birnin Jos tare da tare hanyoyin zuwa majalisar da nufin dakile tarzoma.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwang, ya naɗa mambobin majalisar dokokin jihar da kotun ɗaukaka ƙara ta tsige a matsayin masu taimaka masa a mazaɓunsu.
Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau ya dira kan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari kan nakasa tattalin arzikin Najeriya kafin mika ta ga Tinubu.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar zaben jihar Bayelsa, jami'yyar APC da dan takararta a zaben jihar sun bukaci a rusa alkalan shari'ar zaben jihar.
Mafi yawan gwamnoni na korafi kan yadda suke samun jiharsu bayan tsohuwar gwamnati ta sauka, Gwamnan Abia ya magantu kan yadda ya samu tashi jihar.
Tun bayan hawan Shugaba Bola Tinubu a watan Mayun 2023, aka samu wasu manyan 'yan siyasa da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a kasar.
Bayan kulle masallaci na tsawon shekaru biyar, malaman Musulunci a Inisa da ke jihar Osun sun shawarci Gwamna Ademola Adeleke kan shiga lamarin zaban limami.
Shina Peller, tsohon mamban majalisar wakilan tarayya da wasu dubban mambobin Accord Party sun sauya sheƙa zuwa jam'iyyar PDP ranar Alhamis a Oyo.
Jam'iyyar APC ta yi barazanar maka kakakin Majalisar jihar Plateau, Hon. Gabriel Dewan kan kin rantsar da mambobinta 15 da ya ki rantsarwa a Majalisar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari