Jam'iyyar PDP
Dan majalisa Uche Harris Okonkwo daga jihar Anambra ya ce dokar kasar nan ta yi umarnin wadanda suka sauya jam'iyya su ajiye mukaminsa kasa da shekara da zaben
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Bayelsa ta samu nasarar lashe zaben dukkan kananan hukumomin jihar wanda aka gudanar ranar Asabar, 6 ga watan Afrilu. 2024.
Omobayo Godwins ya bayyana cewa samun makoma mai kyau na ɗaya daga cikkn dalilin da suka ja ra'ayinsa ya sauya sheƙa daga Labour Party zuwa PDP a Edo.
Mambobi akalla 60 na majalisar wakilan tarayya sun yi barazanar tattara kayansu su bar babbar jam'iyyar adawa PDP matukar Damagun bai yi murabus ba.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya bayyana cewa ba zai haƙura ba, zai ɗauki matakin shari'a kan tsigewar da aka masa ba hisa ƙa'ida ba.
Awanni bayan tsige Kwamared Philiph Shaibu, Gwamna Godwin Obaseki ya ɗauki ɗan shekara 37 a matsayin sabon mataimakin gwamnan jihar Edo ranar Litinin.
Majalisar dokokin jihar Edo ta tsige mataimakin gwamnan jihar Edo daga kan mukaminsa. An tsige Philip Shaibu ne kan wasu zarge-zarge da ake yi masa.
Siyasar Najeriya na nuna yadda za a yi Tinubu ya sake samun nasara a zaben da za a yi a 2027 duba da yadda wasu alamu ke nuna matsaloli masu yawa adawa.
An shiga firgici bayan mutane tara sun rasa rayukansu yayin karbar kyautar kayan salla a gidan Sanata kuma tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aliyu Wamakko.
Jam'iyyar PDP
Samu kari