Jam'iyyar PDP
Kwamitin mutum bakwai da babban alkalin jihar Edo ya kafa ya fara zaman domin bincike kan zargin da majalisar dokoki ke wa mataimakin gwamna, Shaibu.
Tsofaffin kwamishinoni a karkashin gwamnatin tsohon Gwamna Okezie Ikpeazu na jihar Abia, sun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC a jihar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yi karin haske kan rikicin siyasar da ke tsakaninsa da gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara.
Aƙalla tsofaffin shugabannin kananan hukumomi takwas ne daga PDP a jihar Edo suka sauya sheka zuwa jami'yyar APC ana daf da gudanar da zabe a jihar.
Jam'iyyar APC a Arewa maso Yamma ta gargadi jami'yyar PDP a jihar Zamfara kan zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya raba shinkafa ga 'yan bindiga.
Jam'iyyar APC karkashin jagorancin Abdullahi Umar Ganduje ta karbi sabbin tuba bayan tsohon Minista da kuma Sanatan PDP daga jihar Enugu sun koma jam'iyyar.
Majalisar dokokin jihar Rivers ta bayyana manufarta na tsige gwamna Fubara duba da wasu abubuwan da suka ce sun saba da abin da suke tsammani game da shi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan hanyoyin da kundin tsarin mulki ya shimfida na tsige zababbun shugabanni daga karagar mulki, ciki har da shi kansa.
Mambobi 6 na majalisar dokokin jihar Enugu sun sauya sheka daga Labour Party da aka zaɓe su karkashinta, sun koma jam'iyyar PDP mai mulkin jihar kan wani daili.
Jam'iyyar PDP
Samu kari