Rikicin PDP
Shugaban PDP na Oyo ya yi karin haske a kan sabanin Atikku da wasu Gwamnoni. Dayo Ogungbenro ya shaidawa ‘yan jarida cewa suna tare da Gwamna Nyesom Wike.
'Dan takarar gwamnan jihar Kaduna karkashin inuwar jam'iyyar APC, Sanata Uba Sani, yace babu sauran burbushin jam'iyyar adawa PDP a yankin ƙaramar hukumar Giwa.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace matsalolin Najeeiya ba wai ayyukan yan fashin daji bane kaɗai, kaskantar da kananan kabilu na kara rura wutarkalubale.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya tabbatar da cewa ba zai taimaka wa Atiku Abubakar ba a zaben 2023, yace gara ya mutu da Fulani ya zama shugaban ƙasa.
Tsohon Shugaban Kasa, Goodluck Jonathan ya wanke kan shi daga zargin da ake yi masa, yace babu hannunsa a rigimar PDP, domin ba shi ya zuga Gwamnonin G5 ba.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Zamfara ta rasa wani dan takararta na majalisar jiha, Umar Yahaya, inda ya fice zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya fada wa Gwamna Wike na Ribas cewa har yanzu kofar sulhu a bude take.
Wasu cikin gwamnonin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, sun fito sun ce cewa ba za su yi wa Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasar jam'iyyar aiki ba.
Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammed ya bayyana cewa PDP ta gayyace su sun zauna da Atiku ne bayan takardar da suka rubuta ta cin kashin da ake musu a jiharsa.
Rikicin PDP
Samu kari