Rikicin PDP
Kwamishinan yaɗa labarai na hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), Festus Okowa, ya saurari jam'iyyar PDP da ta fita nuna fushinta a hedkwatar Abuja.
Ibrahim Bello Mohammed yana cikin zababbun ‘yan majalisar wakilan tarayya a 2023. Matashin ya lashe zabe a PDP, zai tafi Majalisar Wakilai yana Mai Shekara 27.
Bola Tinubu ya maidawa Atiku Abubakar martanin shigar da kara/ Jawabin Festus Keyamo ya yi ikirarin watsi da tsarin karba-karba ya jawo Atiku ya rasa takara.
A madadin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa, Dele Momodu ya ce PDP za ta shiga kotun zabe, akwai kwararrun Lauyoyin da a shirye suke da su taimaka masu.
Atiku Abubakar ya ce Gwamnonin PDP suka tsorata Peter Obi, suka yi sanadiyyar komawarsa LP. Da Obi ya zauna a PDP, babu wani abin da zai hana shi takara a 2023.
Rahoto ya ce wata ‘yar kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya ce babu wata yarjejeniya da ya ajiye da Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde.
Wani babban kusa a jam'iyyar PDP kuma ɗan gidan Sarauta a jihar Delta, Chief Aribogha Johnny, ya tattara kayansa ya koma jam'iyyar APC a hukumance ranar Laraba.
Yanzu-Yanzu: Tsohon Gwamnan Ekiti Fayose, Ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Wacce Tayi rashin Nasara a Hannun Jamiyyar APC Mai Mukin Najeriya. Hakan Na Zuwa Jiyaa
Za a ji cewa duk da ba a gama zaben shugaban kasa ba ba, Tsohon gwamna a jihar Ekiti, Ayo Fayose ya ce Atiku Abubabakar ya sallama, ya yi ritaya daga siyasa.
Rikicin PDP
Samu kari