Rikicin PDP
Wata kungiya mai suna Peter Obi Support Network ta na taya Peter Obi yaki. Magoya miliyan shida da POSN ke da su a Najeriya, za su ba Obi gudumuwar N1000.
Ayodele Oludiran ya aika korafi a kan gwamnan jihar Ogun a lokacin da ake daf da zaben gwani, ya ce Gwamna Dapo Abiodun ya taba aikata mugun laifi a 1980s.
Kakakin NEF ya yi karin haske a kan dambarwar da aka shiga game da takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, ya ce ba su san da maganar fito da ‘Yan takara ba.
Gwamnan jihar Bauchi, kuma ɗaya daga cikin yna takarra shugaban ƙasa, Bala Muhammed, ya ce ya dace Atiku ya janye ya bar masa takara a zaɓen 2023 dake tafe.
Gwamnan Jihar Rivers, Nyesome Wike, ya dage kan cewa ba zai janye wa kowa ba game da batun takarar shugaban kasa gabanin zaben 2023. Wike, wanda dan takarar shu
Za a ji yadda PDP ta shaki makudan miliyoyi a dalilin zaben 2023. Maza 16 da ke neman takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP sun kashe N640m wajen sayen fam.
Babbar Kotun tarayya dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta tsige shugaban jam'iyyar PDP reshen jihar Ebonyi bisa gano cewa ya saɓa sharuddan zaɓen PDP.
Ɗaya daga cikin masu hangen tikitin takarar shugaɓan ƙasa karkashin inuwar PDP ya yi barazanar kai jam'iyyarsa ƙara Kotu kan kuɗin da ta zabga wa Fam din sha'aw
Wata kungiya, 'Concerned Citizens of Kano', a ranar Alhamis, ta siya wa tsohon shugaban hukumar yaki da rashawa na Kano, Muhyi Rimingado, fom din takarar gwamna
Rikicin PDP
Samu kari