Rikicin PDP
Gwamnoni za su yaki ‘Dan takarar da Muhammadu Buhari zai fito da shi a zaben Shugaban kasa. Labari na zuwa ana shirin kin goyon bayan wanda Buhari zai tsaida.
Segun Oni ya yi magana a kan jita-jitar da ke yawo na sauya shekar Asiwaju Bola Tinubu zuwa SDP. Ana tunanin idan Tinubu bai samu yadda yake so ba, zai fice.
Bayan nasarar da tsohon mataimakim shugaɓan ƙasa ya samu a zaɓen fid da gwanin PDP, shugabannin jam'iyyar sun rabu kan wanda ya kamata ya zama mataimakin Atiku.
Daya daga cikin manyan yan jarida wanda ya yi takara a zaben fidda gwani na kujerar shugabancin kasa ta PDP ta 2023 a ranar Asabar 28 ga watan Mayu, ya yi bayan
Yan kwanaki bayan fadi zaben fidda gwanin dan takaran Sanata mai wakiltar Ondo ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Ayo Akinyelure, ya kwace motocin da ya bai
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers a ranar Litinin ya ce da ya so, da ya tarwatsa jam'iyyar PDP a ranar Asabar yayin zaben fidda dan takarar shugabancin kasa.
Mai Neman Takarar Shugaban Kasa na Jam'iyyar PDP, Samuel Ohubunwa, ya nuna takaicinsa kan yadda daliget din jiharsa suka ki jefa masa kuri'a a zaben fiddda gwan
Yayin da APC za ta gudanar da zaben ‘dan takarar shugaban kasa a makon gobe. Shugaban kasa ya nesanta kansa daga zargin kakaba Jonathan a matsayin ‘dan takara.
Za a gane ba a banza Alhaji Atiku Abubakar ya ba Gwamna Nyesom Wike ratar kuri’a 130, yana da makudan kudi, sannan tun 1992 ya shiga siyasa, sannan ya goge.
Rikicin PDP
Samu kari