Jihar Oyo
Matsalar tsaro a Najeriya da kashe manyan mutane ba sabin abu bane, wasu da ake zargin yan fashi da makami ne sun kashe matar tsohon kwamishina a jihar Oyo.
Hukumar NDLEA reshen jihar Oyo, ta ce ta kama mutane 231 da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi daga watan Yunin 2020 zuwa Yunin 2021, Pulse NG ta ruwaito.
Gwamna ya lura da yadda lamarin tsaro ya lalace, ya umarci bokaye da su dauki matakin gaggawa kan lamarin. Ya ce su san yadda za a samo mafita cikin gaggawa.
Matsalar tsaron dake addabar Najeriya takai ga har masu riƙe da muƙamin gargajiya basu cikin kwanciyar hankali, inda yan bindiga ke ƙoƙarin yin garkuwa da su.
Sarkin Makafi na garin Ibadan, Alhaji Ibrahim Mohammed ya jinjinawa Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo a kan karamcin da yayi na basu sabon matsuguni na alfarma.
Gwamnan jihar Oyo ya ba da umarnin a kwaso mabarata a jiharsa zuwa wani waje na musamman da ya gina musu a wani yankin jihar. An ce wajen akwai ababen rayuwa.
Gwamnan jihar Oyo ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta amince da saya wa 'yan bangan Amotekun bindigogi kirar AK-47 don yakar ta'addanci a yankin Yarbawa.
Rahotanni sun bayyana cewa, wasu 'yan bindiga da suka afkawa garin Igangan sun yi kaca-kaca da gidan wani sarkin Yarbawa tare da kone gidaje sama da 60 da motoc
Wasu yan bindiga kimanin 20 sun kutsa Alaafia Estate a Orogun, Ibadan, babban birnin jihar Oyo, sun raba mutane da kayayyakinsu da kudadensu, The Punch ta ruwai
Jihar Oyo
Samu kari