Jihar Oyo
Kwararru sun ce ɗan shekara 18 zai iya ɗirka wa mata 10 ciki, amma ba a saba gani ba. Ana zargin matashin yana da cutar karfin sha'awa da ke bukatar kulawar likita.
Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa jihohin Legas, Delta, Bayelsa, Cross River, Rivers, da Akwa Ibom za su fuskanci ruwan sama na tsawon kwanaki 250 zuwa 290.
Rahotanni daga Ibadan, jihar Oyo sun tabbatar da rasuwar Baale na Oluyole Estate, Cif Yemi Ogunyemi, da safiyar ranar Laraba, 7 ga watan Mayu, 2025.
Sanata Buhari ya ce zai tsaya takarar gwamnan Oyo a 2027. Ya gaji da majalisa, ya ce ko an kawo tikitin sanata ba zai tsaya ba domin mutan ke son ya yi gwamna.
Wata kungiyar matasa sun bayyana cikakken goyon bayansu ga Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo domin ya nemi zama shugaban kass a babban zaɓe mai zuwa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ce jam'iyyar PDP ba sak komai ba game da shirin haɗakar ƴan adawa da Atiku Abubakar ke jagoranta ba bare da amince.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa 'yan Najeriya ne za su fito su fafata da jam'iyyar APC a zaben shekarar 2027. Ya zargi gwamnatin APC da lalata kasa.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana cewa duk da bai kai ga yanke shawara ba amma yana da kwarewa da cancantar zama shugaban kasa a Najeriya.
Babbar kotun jihar Oyo ta yi fatali da karar da wasu mutum 4 ƴan gidan sarauta suka shigar, suna kalubalantar naɗin sarkin Orile Igbon (Olugbon na Orile Igbon).
Jihar Oyo
Samu kari