Jihar Oyo
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan ya amince zai biya ma'aikata albashin N80,000.
Wani matsafi a jihar Oyo da aka fi sani da Mistina Orobo ya kashe mata sama da 76 yana shan jini da naman matan. Matsafin ya tuba yana ƙoƙarin zamowa fasto.
Jam'iyyar APC mai mulki ta mayar da martani da Gwamna Seyi Maminde na jihar Oyo wanda bisa dukkanin alamu ya fara shirin neman karawa da Tinubu a 2027
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya caccaki tsarin jam'iyyar APC wurin kakabawa al'umma halin kunci inda ya ce zaben 2027 fada ne tsakanin APC da yan Najeriya.
Majalisar dokoki a jihar Oyo ta dakatar da shugaban ƙaramar hukumar Oyo ta Gabas kan wani bidiyo da ke yawo wanda aka ganshi yana abubuwan da ba su dace ba.
Rahotanni daga makusanta da iyalai sun tabbatat da rasuwar shugaban hukumar OYCSDA kuma tsohon ɗan majalisar dokokin jihar Oyo, Hamid Babatunde Eesuola.
Wani gini ya rufto a birnin Ibadan na jihar Oyo da safiyar ranar Alhamis. Mutane 10 sun rasa rayukansu yayin da wasu da dama suka samu raunuka sakamakon lamarin.
Kungiyar Ikoyi Vanguards ta bukaci Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo da ya sanya baki kan rigimar sarautar Ikoyi-Ile da ke karamar hukumar Oriire.
An fara farin ciki yayin da majalisar tarayya ta fara yunkurin samar da sabuwar jiha a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya. Kudurin ya tsallake karatu na biyu.
Jihar Oyo
Samu kari