Jihar Osun
Jam'iyyar APC reshen jihar Osun ta dauki matakin dakatarwa kan wasu mambobinta 26 da ake zargin da cin amana da kuma raba kan jam'iyya bayan korar wasu 84.
An kori mambobin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) 84 wadanda ke biyayya ga tsohon gwamnan jihar Osun, Rauf Aregbesola, kan cin dunduniyar jam’iyya.
Ana zargin jami'in Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) da soka wa wani dattijo mai suna Omoshola Oludele wuka a kwankwaso kan kudin wuta Naira dubu uku a Osun.
'Yan addinin gargajiya a Najeriya sun samu ranar hutu a wannan shekarar, inda aka ware musu rana ta musamman domin su huta, an kawo jihohin da suka yi hakan.
Gwamna Ademola Adeleke na Osun ya yi martani kan mukamin hadimi kan wurin ninkaya da ya bayar, sauran gwamnoni sun ba da mukamai irin haka na daban a jihohinsu.
Gwamnatin jihar Osun ta dakatar da wani basaraken gargajiya mai suna Abeeb Agbaje daga shiga harkokin Hada-hadar filaye a yankin da yake jagoranta. Matakin.
Tun bayan yada wani faifan bidiyo da Davido ya yi, ake ta cece-kuce akai inda mutane musamman 'yan Arewacin Najeriya ke korafi akai da neman ya goge bidiyon.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Osun ta maka gwamnan jihar, Ademola Adeleke kan nada kansa kwamishinan ayyuka da kuma mataimakinsa kwamishinan wasanni a jihar.
Wasu da ake zargin 'yan kungiyaR asiri ne sun kutsa cikin shagon aski tare da bindige dalibai uku a jihar Osun, an kwashi daliban zuwa asibiti don ba su kulawa.
Jihar Osun
Samu kari