Jihar Osun
Tsohon Ministan Buhari, Ogbeni Rauf Aregbesola ya nemi gafarar tsohon Gwamna Adegboyega Oyetola da wasu da ya batawa rai a cikin shekaru hudu da suka gabata.
Zababbun ‘yan majalisar da aka rantsar sun zabi shugaba da mataimakinsa a Osun. Rt. Hon. Adewale Egbedun zai jagoranci majalisar dokoki tare da Akinyode Oyewusi
Jami'an rundunar yan sandan jihar Osun sun yio nasarar kama wani direba mazaunin Ibadan da ke jihar Oyo, Saheed Abioye wanda ya shahara sosai wajen satar waya.
Tajuddeen Abbas ya kama hanyar darewa kujera, ‘Yan majalisar wakilai 200 na tare da shi, sun hada da wadanda ke kujera da wadanda suka ci zabe a karon farko
Wani mutum mai suna Abiodun Akinyemi ya roki wata kotun al’ada da ta raba aurensa wanda suka shafe shekaru 18 da matarsa saboda barazanar kisa da take masa.
Gwamna Ademola Adeleke da wasu gwamnoni 4 da suka yi nasara a kotu bayan shafe watanni ana dambarwa a kotuna daban daban sakamakon zabubbuka da aka gudanar.
Tsohon gwamnan jihar Osun, ya taya gwamna Ademola Adeleke, murnar nasarar da ya samu a kotu. Ya shawarce shi da ya mayar da hankali kan jagoranci mai kyau.
Zaɓabɓen shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya taya gwamna Ademola Adeleke, na Osun, murnar nasarar da ya samu a kotun ƙoli, kan shari'ar zaɓen gwamna.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, yankin Kudu maso Yamma, Hon. Olasoji Adagunodo. Olasoji ya mutu ne a ƙasar Amurka.
Jihar Osun
Samu kari