Nuhu Ribadu
Wani Jagoran APC a Arewacin Najeriya ya karyata rade-radin canza sheka daga Jam’iyya. Malam Nuhu Ribadu ya karyata rade-radin canza sheka daga Jam’iyyar APC.
Tsohon shugaban hukumar yaki da rashawa da yi ma tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC ya bayyana cewa sharri, karya da kage ake masa da ake yayata cewa wai ya zargi shugaban kasa Muhammadu Buhari da Gwamna Nasir El-Rufai da zarg
Shugaban hukumar yaki da rashawa na farko, Nuhu Ribadu a ranar Asabar ya hada manyan 'yan siyasan kasar Najeriya a karkashin inuwa daya. Dukkansu sun hadu ne masallacin An-Nura dake Abuja a yayin shagalin bikin da Nuhu Ribadu, Mah
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Ribadu ya bayyana haka ne a ranar Laraba, 29 ga watan Mayu yayin da yake tattaunawa a bayan fagge a bikin rantsar da shugaban kasa Muhammadu Buhari karo na biyu daya gudana a babban birnin tarayya Abuja
A yayin bikin kaddamar da motocin daya gudana a ofishin yakin neman zaben Nuhu Ribadu dake garin Yola, Ribadu ya bayyana cewa za’ayi amfani da motocin ne wajen tattara kawunan jama’an jahar Adamawa don su zabi Buhari.
Shugaba Muhammadu Buhari ya mika sakon taya murna ga tsohon shugaban hukumar yaki da masu yiwa arzikin kasa ta'annati EFCC, Malam Nuhu Ribadu bisa samun lambar yabo na yaki da rashawa ta Life Achievement. A sakonsa na taya murnar,
An zabo mutanen da suka cancanci karramawar ne daga yankunan nahiyoyin Asiya, Afirka, Amurka, Oceania da kuma nahiyar Turai, inda aka karramasu a wani kayataccen biki daya gudana a birnin Putrajaya na kasar Malaysia.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito cewa a ranar Lahadi 30 ga watan Satumba ne Malam Nuhu ya sanar da janyewa daga takararsa ta gwamnan jahar Adamawa sakamakon rashin adalcin da yayi zargin an tafka a zaben fitar da gwani na jam’iyyar da
Wani dan uwa ga uwargidan shugaban kasa Aisha Buhari, Mahmud Halilu, wanda ke neman takarar kujerar gwamnan jihar Adamawa a karkashin jam'iyyar APC, ya bayyana cewa zai kulla wata yarjejeniya mai muhimmanci da Nuhu Ribadu.
Nuhu Ribadu
Samu kari