Matasan Najeriya
Zanga zangar lumana da matasa ke gudanarwa a majalisar dokokin jihar Filato ta ɗauki sabon salo, yayin da aka jiyo ƙarar harbin bindiga bayan wayewar gari.
'Yan Najeriya sun yi martanin kan zaben da aka yi a taron gangamin jam'iyyar PDP. An zabi wani matashi mai shekaru 25 a matsayin sabon shugaban matasan PDP.
Rahotanni daga jihar Anambra sun nuna cewa jam'iyyar PDP ta yi babban kamu, inda shugabannin matasan AFGA da YPP suka sauya sheka tare da masoyan su a Njikuka.
Jam'iyyar PDP ta kammala taronta na gangami, an zabi sabbin shugabannin jam'iyya. Daga cikinsu, an samu wani matashi mai shekara 25 da Zama shugaban matasa.
Alhaji Lai Mohammed, Ministan labarai da al’adu ya yi jan hankali ga al’umman kasar kan yada labaran karya, inda ya ce hakan na iya haddasa yakin duniya na uku.
A tarihin wasu jami'o'i a Najeriya, an samu wasu dalibai da suka ciri tuta suka kafa tarihin da aka jima ba a samu ba. Legit ta tattaro muku jerin wasu 'yan mat
Shirin NYSC shiri ne da ya shahara a Najeriya, wannan yasa ake kallonsa a matsayin wani jigo na kammala karatun digiri ko HND. Amma menene matsalar da ke ciki?
Jam'iyyar YPP reshen jihar Kwara ta yi kira ga matasa a fadin kasar da su je su yi rijistar katin zabe domin cimma irin shugabancin da suke muradi a kasar nan.
Mamban majalisar dokokin jihar Zamfara mai wakiltan Arewacin Talata-Mafara, Hanarabul Shamsudden Hassan, ya tsallake rijiya da baya ranar Alhamis a zauren majal
Matasan Najeriya
Samu kari