Majalisar dattawan Najeriya
A sabuwar wallafar da ya yi a shafinsa na Facebook, tsohon sanata mai wakiltar Kogi ta yamma, ya wallafa bidiyon gidansa na kauyensu da ke Aiyetoro, Gbede.
Tsohon gwamnan jihar Imo ya tono sirri, inda yace babu wasu 'yan bindiga da ke kashe mutane a jihar Imo, kawai 'yan sanda ne ke aikata hakan daga gidan gwamnati
Rahoton da muke samu daga na kusa da tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Imo, Uche Nwosu, shine an sako shi bayan kama shi da yan sanda suka yi a coci ranar Lahadi
Jam'iyyar APC mai mulkin ƙasar nan reshen jihar Imo, ta bayyana cewa doka ce ta yi aiki akn tsohon ɗan takarar gwamnan jihar, kuma sirikin tsohon gwamna, Uche.
An shiga rudani a cocin St Peters da ke Eziama Obire a karamar hukumar Nkwere na jihar Omo, a ranar Lahadi, a lokacin da aka kama Uche Nwosu, surukin Sanata Roc
‘Yan bindiga sun harbi wani dan majalisar jihar Delta, Hon Reuben Izeze, mai wakiltar karamar hukumar Ughelli ta kudu da ke karamar hukumar Uvwie a Alhamis.
Mambobin majalisar dattawan tarayyan Najeriya sun dakatar da yunkurin tsallake matakin Buhari su tabbatar da kundin gyaran zabe 2021, za su ɗauki wani mataki.
Babbar majalisar tarayya ta amince da naɗin Mu'azu Sambo a matsayin sabon minista bayan shugab Buhari ya aike musu da sunansa daga jihar Taraba a makon baya.
Kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya karanta wasikar kin aminta da kudirin gyaran dokar zabe da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike wa majalisar.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari