Majalisar dattawan Najeriya
Mafi yawan 'yan siyasan da sun yi Gwamna a jihohinsu su ne a Majalisar Dattawa. A zaben 2023, akwai gwamnoni 7 da ke barin ofis da suka hakura da zama Sanata.
Duk da dokin Gwamnonin Jihohin Najeriya masu barin mulki na zama Sanatoci, Gwamna Nasir El-Rufai yace bai sha’awar aikin Majalisar Tarayya kamar wasu gwamnonin.
majalissar dattijai ta sanar da jerin sunjann wasu ma'aikatun gwamnati da su ka ki zuwa gabatan dan kare kasafin kudinsu da kuma wasu tambayoyi da majalissar t
shugaban masu rinjaye a zauran majalissar wakili honarabil alhassan ado doguwa yace dole ne kowanne dan nigeria ya zabi jam'iyyar APC in ba haka ba kuma ya ci..
Dino Melaye, kakakin kungiyar kamfen na dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Atiku Abubakar ya ce ba a san Tinubu a arewa ba.
Tsohon sanata mai wakiltan yankin Kogi ta yamma a majalisar dattawa, Dino Melaye ya ce masu tura Asiwaju Tinubu ya nemi takarar shugaban kasa basa kaunarsa.
Za a binciki abin da ke faruwa a Nigeria Extractive Industries Transparency Initiative (NEITI), da Nigeria Upstream Petroleum Regulatory Commission (NUPRC).
Hukumar Kula da Ayyukan Majalisar Dokokin Tarayya, NASC, ta yiwa Sani Magaji Tambuwal karin girma zuwa mukamin Akawun Majalisa bayan murabus din Arc Amos Ojo.
sanata omo ovie agege dai shine mataimakin shugaban majalissar dattijai a tarayyar nigeria. kuma yana takarar gwamnan jihar delta a yanzu haka a zaben 2023
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari