Majalisar dattawan Najeriya
Gwamnatin tarayya za ta gabatar da sabon kundin kasafin kudi. Dalili shi ne Naira tana cigaba da karyewa sannan kaya su na kara tsada. gangar mai zai iya sauka.
Gwamnatin tarayya ta sanar da majalisar tarayya cewa tana fatan kammala ayyukan layin dogo da ake yi da basussukan da zata karbo daga China,Fotugal da Turkiyya.
Majalisar dattawa a Najeriya ta bayyana bukatar ganin ministar kudi don yin bayani kan wasu kudade da ake neman bahasi a kansu na ma'aikatar makashi ta kasar.
Shugaban masu rinjaye a majalisar wakilai, Ado Doguwa, ya yi hasashen cewa jam'iyyar APC a jihar Kano na iya shan kaye a zabe mai zuwa idan ba a dau mataki ba.
Kwamitin majalisar dattawa ta Najeriya kan wutar lantarki ya bayyana aikin samar da makamashi na Mambilla a matsayin yaudara, duk kuwa da tanadin kasafin kudi
Ministan Watsa Labarai da Al'adu, Lai Mohammed, a ranar Talata, ya ce rashin isashen kudi da ake ware wa ma'aikatarsa duk shekara yana kawo cikas wurin yaki da
Ana bincike kan wasu kudi da ma’aikatu suka batar a Majalisa. Sakamakon binciken ya nuna an cire fiye da N2bn da sunan ma’aikatar shari’a, amma babu labarinsu.
Abdulrasheed Bawa ya fadawa 'Yan majalisar dattawa cewa EFCC tayi shari’a da mutane 2, 847 zuwa yanzu a shekarar nan, kuma Alkali ya zartar masu da hukunci
Wata majiyar dangi mai karfi ta bayyana cewa, Allah ya yiwa Tunde rasuwa ne a ranar Juma'a 21 ga watan Oktoba a asibitin birnin Landan ta Burtaniya a Turai.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari