Majalisar dattawan Najeriya
Za a ji labari cewa 'Dan majalisar jihar Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya soki irin dangantakar da majalisa ta tara ta samu da gwamnatin Muhammadu Buhari.
Kungiyar Fastoci da Limamai na Kiristoci ta bayyana goyon bayanta ga shugabancin Abdulaziz Yari a majalisar dattawa ta 10, kungiyar ta ce yafi kowa dacewa.
Duk da irin shiga da fitan da Bola Tinubu ya yi a kan zaben majalisa, Ahmad Idris Wase da Abdulaziz Yari ba su sallama takarar da suke yi a zaben na bana ba
'Yan takara 3 su ka nemi kujerar shugaban majalisa a Nasarawa, a karshe Shugabanni 2 aka samu a sabuwar majalisar dokokin jihar a dalilin mugun sabanin siyasa.
Bola Tinubu ya canza shekarun ritayan Alkalai a Najeriya. Kudirin canza shekarun ritayar Alkalai. Kudirin ya zama doka, sai Alkali ya shekara 70 zai bar aiki.
Annie Okonkwo, tsohon sanata mai fada a ji da ke wakiktar Anambra ta tsakiya a majalisar dattawa, ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu a wani asibiti da ke Amurka.
A daren yau Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake yin zama da zababbun ‘yan majalisan jam’iyyar APC a fadar Aso Rock, wasu 'yan G7 sun ki halartar taron.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya ce Bola Tinubu yana goyon bayan takarar Godswill Akpabio, sabon shugaban Najeriyan yana tare da Sanatan Arewa maso yammacin A/Ibom.
Alhassan Ado Doguwa, shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ya roki mambobin majalisar da ke takara kan su janyewa Tajuddeen Abbas takararsu domin a samu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari