Majalisar dattawan Najeriya
Dan majalisar tarayya mai wakiltar Yabo da Shagari, Umar Yusuf Yabo, ya raba kayan tattali da dama ga mutanen matsaɓarsa domin rage zaman kashe wando.
Mun tattaro wasu abubuwa da ake ganin sun bada gudumuwa wajen nasarar APC a zaben Kogi. Ahmed Usman Ododo ya lashe zaben sabon gwamna a jihar Kogi,
Yusuf Adamu Gagdi ya bayyana cewa gaskiya lamari, babu inda ya fito na bukaci ayi bincike kan Gwamnatin Bola Tinubu da ta cire tallafin man fetur.
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, ya ji dadin yadda jam’iyyar APC ta lashe zaben Gwamnonin da aka yi a Imo da Kogi, Abdullahi Ganduje ya ya aikawa ‘Yan adawa sako.
Tsohon gwamnan jihar Ribas ya bayyana cewa, dama ya habgo Dino Melaye ba zai lashe zaben da aka gudanar a jihar Kogi ba. Ya ce dama Dino bai dace ba.
Alhaji Usman Ododo, dan takarar gwamna na jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a zaben gwamna na 2023 ya yi nasarar lashe zabe a karamar hukumarsa.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP, Dino Melaye ya yi martani kan badakalar da ake yi a zaben jihar Kogi, ya kiraye INEC ta soke zabukan da aka yi a wasu wurare.
An bayyana ɗan takarar da ke kan gaba a zaɓen gwamnan Kogi bayan bayyana sakamakon zaɓen ƙananan hukumomi 10 da hukumar zaɓe mai zaman kanta ƙasa (INEC) ta yi.
A halin yanzu an kawo karshen zaben gwamna a rumfunan zabe da dama a jihar Kogi kuma tuni jami'an Hukumar Zabe mai Zaman Kanta (INEC) sun fara kidaya kuri'u.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari