Majalisar dattawan Najeriya
Yayin da ake ci gaba da kada kuri'u a jihar Kogi, dan takarar jam'iyyar PDP a jihar, Sanata Dino Melaye ya kauracewa zaben da zargin an tafka magudi a zaben.
DSS suna ta sintiri a rumfar zaben da ake tsammanin Dino Melaye zai jefa kuri’arsa a yau bayan an samu ma’aikatan tattare da takardun da aka rubuta sakamako.
Hukumar INEC ta bayyana matsayinta a kan sakamakon zaben da ke yawo wanda Dino Melaye da Murtala Ajaka, yan takarar PDP da SDP a zaben Kogi suka yada.
Dan takarar gwamnan jihar Kogi karkashin jam'iyyar PDP ya zargi hukumar zabe ta kasa da boye takaradar rubuta sakamakon zabe. An dakatar da kada kuri'a a wani yanki.
Za a fahimci yadda kabilanci da rashin hadin-kai zai iya canza labarin takarar Gwamnan Kogi. Yahaya Bello ya zama Gwamna a lokacin da Abubuwar Audu ya rasu a 2015.
Kotun ɗaukaka ƙara a Najeriya na ci gaba da yanke hukunci a shari'o'in zaɓen 'yan majalisa da aka kai gabanta, mun tattaro wadanda su ka dauki hankalin jama’a
Dino Melaye, dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Kogi mai zuwa, ya lissafa sunayen wasu yan siyasa hudu da ya yi zargin ana shirin kashewa.
Dino Melaye, dan takarar gwamna a zaben gwamnan jihar Kogi ya yi alkawarin gina otal na alfarma a kan ruwa don jawo hankalin ma su zuba hannun jari.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zabe a jihohin Kogi da Bayelsa da Imo, masana sun yi martani kan wanda zai yi nasara musamman a jihar Kogi.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari