Fadar shugaban kasa
Yayin da ake ci gaba da fuskantar rikici a kasar Ukraine, Aisha Buhari ta mika sakonta ga shugaba Buhari a madadin 'yan Najeriya. Ta ce ya kamata a yi wa koyagw
Kamfanin BUA ya tono sirrin 'yan kasuwa da dillalai da ke kawo tsadar kayayyaki a kasuwanni a kasar nan. Ya ce dillalai ne ke cin riba fiye da kowa a kasuwar si
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanar da cewa kwanakinsa a matsayin shugaban kasar Najeriya kayyadaddu ne kuma komai jimawa ko dadewa zai zama tsohon shugaba.
Shugaba Muhammadu Buhari ya dage rattafa hannu kan sabuwar dokar zaen Najeriya ranar Juma'a, 25 ga watan Febrairu, 2022. ChannelsTV ta ruwaito majiya daga fadar
Abuja - Majiyoyi a daren Litnin sun nuna cewa hukumar hana fasa kwabrin kwayoyi NDLEA na kammala bincikenta kan Abba Kyari, za'a mikashi da gwamnatin Amurka.
Gwamnonin jam'iyyar APC gudana biyu sun ziyarci shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, game da babban taron jam'iyya dake tafe a ranar 26 ga watan Fabrairu, 2022.
Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Alhamis zai shilla Addis Ababa, babbar birnin kasar Ethiopia domin halartan taron gangamin gamayyar kasashen Afrika na 35.
Fadar shugaban kasa tace tsokacin da jam'iyyar PDP ta yi game da fasa kai ziyara Zamfara da shugaba Muhammadu Buhari yayi alamar neman rikici ne da rigima.
Najeriya zata ciyo basussukan kudi sakamakon dakatad da shirin kara farashin man fetur ta hanyar cire tallafin mai, fadar shugaban kasa ta bayyana ranar Laraba.
Fadar shugaban kasa
Samu kari