Fadar shugaban kasa
A ranar Jumu'a, limamin masallacin da ke cikin gidan gwamnati ya rufe karatu da fassara Alkur'ani sakamakon zai tafi kasa mai tsarki, Saudiyya gudanar da Umrah.
An fahimci cewa wasu wadanda Bola Tinubu yake jin shawararsu, sun dage Sanusi Lamido Sanusi watau Muhammadu Sanusi II ya koma kan kujerarsa na Gwamnan CBN.
A ranar Lahadin nan, Heritage Times (HT) ta karrama Goodluck Jonathan, Marigayi John Magufuli, Seretse Ian Khama da lambar yabo a babban birnin kasar Ruwanda.
Hadimin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya tabbatar da rahoton cewa karamin ministan albarkatun man Fetur, ya yi murabus somin neman takara.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu, yace da yawan Najeriya suna kewar Jonathan kuma kamar haka zasu so Buhari bayan 29 ga watan Mayu, 2023.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, yayi Allah wadai da harin ta'addancin da wasu miyagun ƴan ta'adda, suka kai a ƙaramar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna.
Babban hadimin shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu, ya bayyana cewa ƴan Najeriya sun gudanar da zaɓen shugaban ƙasa cikin kwanciyar hankali da lumana.
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya rantsar da mambobin majalisar gudanarwa 7 ta ICPC bayan ya sabunta naɗinsu a karo na biyu yau a birnin Abuja.
Bashir Ahmad, Mashawarci na musamman ga Shugaba Buhari kan sadarwa na zamani, ya fada wa Gwamna Ganduje na Kano ya kai tsaffin kudinsa CBN idan na halas ne.
Fadar shugaban kasa
Samu kari