Fadar shugaban kasa
Bola Ahmed Tinubu ya hadu kan sha’anin tsaro da jagororin kungiyar ECOWAS. Dama tun da aka kifar da Mohammed Bazoum, Shugaban Najeriya ya dage a kora sojoji.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Dakta Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya tofa albarkacin bakinsa kan ziyarar da malaman Najeriya da sarakuna suka kai.
Babban faston cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele ga bayyana cewa akwai ƴan hana ruwa gudu a Villa masu zama barazana ga Tinubu.
An bayyana wasu ma'aikatu 10 a gwamnatin Shugaba Tinubu, a matsayin masu matuƙar muhimmanci ga ƴan Najeriya da nasarar gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Uwargidan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu, ta janyo hankalin ƴan Najeriya da su tashi tsaye ba sai sun jira gwamnati ta yi musu komai ba a ƙasa.
Yanzu nan mu ke samun labari cewa Bola Tinubu ya rabawa Ministocinsa mukamai, An kirkiro sababbin ma’aikatu a Najeriya. An bar kujerar jihar Kaduna babu kowa,
Tsohon sarkin Kano, Sunusi Lamido Sunusi ya ce rashin shiga siyasa ba shi ya ke nuna mutane ba su san me su ke ba, ya ce dole a rinka magana a kan 'yan siyasa.
An bayyana ainihin takamaiman lokacin da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu xai rantsar da ministocinsa domin fara aiki a ma'aikatun da za su jagoranci gudanarwa.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake yin sabon naɗi mai muhimmanci, inda ya naɗa Olufunso Adebiyi a matsayin sabon babban sakataren fadar shugaban ƙasa.
Fadar shugaban kasa
Samu kari