Fadar shugaban kasa
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu na ganawa yanzu haka da gwamnan Ribas, Sim.Fubara da wakilan Ogoni a fadarsa da ke Abuja, manyan kusoshi sun hallara.
Gwamnati za ta dauki matasa masu shekara 25 zuwa 35 domin su yi aiki a ƙananan hukumomi 774 karkashin shirin kiwon lafiya na NHFP. An kafa sharudda.
Hadimin shugaban ƙasa, Taiwo Oyedele ya ce nan da watan Maris ake sa ran kudirorin canza fasalin haraji za su zama doka, za a fara aiwatarwa a Yuli.
Malaman jami'o'in Najeriya karkashin (ASUU) sun ce kudurorin gyaran haraji za su yi ragaraga da asusun TETFund daga 2030. ASUU ta ce hakan zai jawo lalacewar ilimi.
Fadar shugaban kasa ta fito ta yi magana kan rahotannin da aka yada dangane da cewa ta tilastawa shugaban kasa Muhammadu Buhari ba da shaida a gaban kotun Paris.
Kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na TCN ya bayyana cewa wasu bata gari sun lalata manyan layukan wuta, wanda ya jawo zai jefa jama'ar garin a cikin duhu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce manufofinsa sun fara inganta rayuwar 'yan kasar, har masu zuba jari daga kasashen waje sun fara kawo kansu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana darajar da nahiyar Afrika ke dashi a duniya. Tinubu ya bayyana matakan da za bi wajen kawo cigaban Afrika a Qatar.
Hadimin shugaban kasa kan yada labarai, Daniel Bwala ya bukaci gwamnonin Arewa su rage surutu kan kudirin haraji su tura kukansu ga majalisar tarayya.
Fadar shugaban kasa
Samu kari