Fadar shugaban kasa
Fitaccen malamin addinin kirista wanda ya kafa cocinCitadel Global Community ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a gidansa da ke jihar Legas.
Ministan harkokin yada labarai, Mohammed Idris ya yabi gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu. Ya bayyana cewa ta fi sauran wadanda suka gabace ta a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Atiku Abubakar kan sukar Bola Tinubu bayan cika shekara 2 a mulki. Bayo Onanuga ya ce adawa na hana Atiku ganin nasarar Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya yi bayani wa 'yan Najeriya bayan cika shekar biyu a kan mulki. Ya ce tsare tsarensa suna kan hanya mai kyau kuma na fara cin riba.
A wannan labarin, za a ji tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari bai halarci bikin cika shekaru 50 na ECOWAS a Legas ba, ya aika da dalilinsa.
Shugaban kasa, Bola Ahmes Tinubu ya karɓi bakuncin shugaban hukumar FIRS na ƙasa, Zacch Adedeji, awanni bayan FCTA ta rufe ofishinsa da ƙwado yau Litinin.
Majalisar wakilai ta bukaci Tinubu ya sanya dokar ta-baci a kan kiwon lafiya a Abuja. Ta nemi a inganta asibitoci da kuma daukar ma'aikatan lafiya a fadin birnin.
Mohammed Idris ya ce Tinubu ba ya karkashin ikon kowace ƙungiya, inda ya ce yana yanke shawara da kansa domin ceto tattalin arziki da inganta rayuwar 'yan Najeriya.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya amsa da Amin lokacin da Femi Gbajabiamila ya yi addu'ar ci gaban APC a ziyarar da ya kai gidan gwamnati a Osogbo.
Fadar shugaban kasa
Samu kari