Malaman Izala da darika
Mun kawo jawabin Sheikh Idris Abdulaziz kan rasuwan Sheikh Abubakar Giro Argungu bayan rigimarsu a 1990s, ya ce ya na yi masa zaton iyakar fahimtarsa yake yi.
Abdulrahman Sani Yakubu ya bada labarin ilminsa da aiki a kasar Saudi, ya na zaune aka yi masa tayin aiki a masallacin Ka'aba duk da ya na bakar fatan Najeriya.
Wasu malaman addinin Musulunci sun yi wa wata yar addinin gargajiya a Ilorin, jihar Kwara barazana cewa sun bata kwanaki takwas ta bar harabar da shagonta yake.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na gana wa yanzu haka da manyan malaman Addinin Musulunci a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja kan halin da ake ciki a Nijar.
Malaman addinin Musulunci a Najeriya sun samu nasarar tattaunawa da sojojin juyin mulki a Janhuriyar Nijar yayin da ake tsaka da rikici tsakaninsu da ECOWAS.
Za a ji Sheikh Kabiru Gombe, ya ce malaman kasar Najeriya nan sun shaida wa Shugaban Kasa Bola Tinubu illar da take tattare da afka wa Jamhuriyar Nijar da yaki.
A ranar Laraba, 9 ga watan Agusta, 2023, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wata muhimmiyar ganawa da mambobin majalisar koli ta shari’a a Najeriya a Villa.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsageru suka hallaka malamin Izala tare da wasu mutane biyar a jihar Kaduna. An bayyana yadda lamarin ya faru a makon nan.
Mun kawo matsayar Malamai a kan haduwar Sallar Idi da Sallar Juma’a Rana Daya a Musulunci. Za a ji hukuncin Addinin Musulunci idan Idi ya hadu da Sallar Juma'a.
Malaman Izala da darika
Samu kari