Malaman Izala da darika
Rahotannin karya sun nuna Farfesa Ibrahim Ahmed Maqari ya zama daya daga cikin masu limancin sallah a masallacin harami, amma malamin ya musanya wannan labari.
Abduljabbar Nasiru Kabara ya dauki hayar Lauya, ya kai karar Gwamnati da kotun shari’ar Kano. Shehin bai samu yadda yake so ba, za a cigaba da yin shari’a.
Shahararren malamin musulunci kuma mamba na hukumar jin dadin alhazai na jihar Gombe, Sheikh Abdulrahman Umar Maigona, ya rasu a birnin Makkah, kasar Saudiyya.
Shehin Malamin Musulunci, Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto ya yi magana game da hadarin kin mallakar katin zabe, ya yi kira da babbar murya a shafin Twitter.
An ji abin da Shugaban kasa ya fadawa Sarakuna da ya gayyace su buda-baki. Muhammadu Buhari ya bayyana abin da ke ci wa Najeriya tuwo a kwarya a halin yanzu.
Allah ya yiwa Sheikh Yahaya Usman Gidadawa rasuwa a safiyar talatar nan, Farfesa Mansur Sokoto ya sanar da hakan a shafinsa na Facebook. Marigayin ya kasance ma
Shugaban JIBWIS, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya yi kira ga 'yan Najeriya da su tashi kai hade tare da kare kansu daga farmakin 'yan bindiga da masu garkuwa.
Hadin gwiwar malamai a jihar Kano sun bayyana cewa, ba da yawunsu aka tsige Sheikh Khalil ba. Wannan na zuwa ne jim kadan bayan da aka yada cewa, su suka cire s
Rahotanni daga jihar Kano, sun tabbatar da cewa majalisar malaman addinin musulunci ta dakatar da shugabanta, Sheikh Khalil, saboda saka al'amurran siyasa.
Malaman Izala da darika
Samu kari