Malaman Izala da darika
Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya ce malaman da suka tallata APC su ankarar da shugabanni. A jawabin da ya yi a majalisin karatun, ya yi kira ga Bola Tinubu.
Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara da lauyansa sun ki bayyana a zaman kotun da ya shigar yana kalubalantar hukuncin kisan da wata kotu ta yanke masa a Kano.
Kotun musulinci da ke kano ta saka ranar Alhamis mai zuwa a matsayin ranar cigaba da sauraron daukaka karar da malam Abduljabbar Nasiru Kabara ya shigar.
Hukumar Hisbah za ta tashi tsaye wajen yaki da Umar Bush. Sheikh Aminu Daurawa ya yi Allah wadai da wannan mummunar dabi’a maras ma’ana da mutane suka dauko.
Malam Gidado Abdullahi ya bayyana muhimmancin sallar idi a musulunci tare da bayani akan yadda za'a warware matsalolinta. A gobe ne za a yi wannan sallah a duniya.
Malam Idris ya samu dawowa Bauchi ne bayan ya shafe makonni yana gudun hijira sakamakon matsin lamba da yace ya samu wanda take barazana ga rayuwarsa.
Wasu suna tambaya ko za a iya bada kuɗi maimakon abinci a zakkar fidda-kai (zakatul fitr). Jamilu Zarewa kwararren masani ne a kan bangaren fikihu, ya amsa wannan.
Farfesa Ibrahim Maqari, babban limamin Masallacin Juma'a na kasa da ke Abuja, ya ce bidi'a ne Masallaci ya karbi kudi daga hannun masu shiga Itikafi.
An yi wa Aminu Ibrahim Daurawa tambaya game da ganin maziyyi da azumi, malam ya fadi abin da addini ya ce a game da wanda ya fitar da maziyyi a lokacin Ramadan.
Malaman Izala da darika
Samu kari