Hukumar Sojin Najeriya
Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji Kachalla, yace gwamnatin Najeriya bata son ganin bayan ta’addanci ne. Ya zargeta da don tunzura shi baki daya.
Miyagun yan bindiga sun kai hare-hare daban-daban a kuyukan yankin kananan hukumoin Goronyo da Sabon Birni a jihar Sakkwato, sun kashe mutane 7 sun sace 5.
Dazu muka samu labari cewa bayan daure Shugaban EFCC da Sufetan 'Yan Sanda, Kotu tace a cafko Shugaban Hafsun Soji da Wani Babban Jami’i, a garkame a gidan yari
shugaban kungiyar iswap wacce ke aikata aikin taadanci a yankin gabashin nigeria da tafikin chadi muhmmad malik ya riga mu gidan gaskiya a wani hari da aka kai
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kutsa har cikin gida sun tasa wani ɗan siyasa mai goyon bayan jam'iyyar PDP a jihar Bauchi, sun nemi a tara musu miliyan N100m.
Dakarun sojin Operation tsaftace Daji sun kaddamar da farmaki kan sansanin yan bindigan daji a yankin karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna sun ceto mutane
Wani mazaunin ƙauyen Gidan Goga a karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara ya tabbatar da cewa mazauna garinsu sun haɗa kudi miliyan N20m su ba Bello Turji.
Gwamnatin tarayyan Najeriya Najeriya tace wani bincike da aka kwashe watanni 18 ana yi ya bankado wasu mutane 100 masu haɗari dake da hannu a rikicin Boko Haram
'Yan ta'addan ISWAP sun farmaki sansanin soji a Borno, sun hallaka sojoji 9 tare da wasu mutane mazauna gari a jihar. Rahoton da muka samo ya bayyana lamarin.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari