Hukumar Sojin Najeriya
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmad Aliyu, ya ganada shugabannin hukumomin tsaro na jihar biyo bayan harin da yan bindiga suka kai har suka kashe rayuka akalla 37.
Bola Tinubu ya ja-kunnen Hafsoshin tsaro a zaman farko da aka yi. Shugaba Tinubu ya hadu da Hafsoshin, sun yi kusan awanni uku su na tattaunawa a fadar Aso Rock
Kwanaki kaɗan bayan rantsar da sabon gwamna a Zamfara, mahara sun halaka shugaban rundunar 'yan sa'kai a yankin ƙaramar hukumar Maru da ke jihar tare da wasu.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ya matsu kwana shida su cika saboda ba zai iya jure matsin lamba da yake fama da shi ba, ya ce ayyuka da tarurruka sun masa yawa
Dakarun sojin Najeriya sun hallaka rikakken mai kai wa ‘yan bindiga bayanan sirri, Malam Goma a maboyarsa da ke karamar hukumar Kagarko a jihar Kadunan Najeriya
Dakarun rundunar Operation Hadarin Daji mai kokarin dawo da zaman lafiya a Arewa ta Yamma sun halaka yan bindigan jeji da yawa a yankin Shinkafi, jihar Zamfara.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hari wani kauye a yankin karamar hukumar Mangu, jihar Filato, an tsoron nata da kananan yara da yawa sun kwanta dama a harin.
Wasu yan bindiga sun kai hari kauyen Bureh a yankin karamar hukumar Mangu jihar Filato, sun yi ajalin wani ɗan siyasa da ya taba neman kujera a baya da ɗansa.
Hukumar jami'ar jihar Filato ta tabbatar da labarin harin da 'yan bindiga suka kaai gidan kwanan ɗalibai mata a jami'ar jihar Filato, amma ba su samu nasara ba.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari