NLC
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF), a ranar Alhamis, 2 ga Mayu, ta jaddada kudirinta na samar da ingantaccen mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan.
Shugaban kungiyar NLC a jihar Borno, Yusuf Inuwa, ya ce kudaden fansho na Naira 4,000 da ake biya a duk wata ga wasu da suka yi ritaya a jihar ya yi kadan.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bayyana cewa babu abin da zai kara hauhawan farashin kaya idan gwamnati ta kara mafi karancin albashi a Najeriya ga ma'aikata.
Kungiyoyin kwadago na NLC ds TUC sun ba gwamnatin tarayya sabon wa'adi kan aiwatar da tsarin sabon mafi karancin albashi a kasar nan. Sun yi barazanar yajin aiki.
Kungiyar kwadago ta NLC da kungiyar yan kasuwa ta TUC sun nemi gwamnati ta gaggauta janye karin kudin wuta cikin mako guda. Kungiyoyin sun yi gargadin yau
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta yi fatali da matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na yi wa ma'aikata karin albashi. Ta ce bata lokaci ne kawai.
Kungiyar kwadago ta TUC ta ce ta cimma matsayar mafi karancin albashi da takwararta ta NLC. Ta nemi gwamnati ta biya naira dubu dari shida da goma sha biyar
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta jero sabbabin bukatu guda bakwai da ta ke sa a cika su a matakin gwamnatin tarayya, jihohi da kananan hukumomi.
Kungiyoyin kwadago na kasa na NLC da TUC sun gabatar da mafi karancin albashi da suke so gwamnati ta rika biyan ma'aikata duk wata a fadin Najeriya.
NLC
Samu kari