NLC
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta yi fatali da matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na yi wa ma'aikata karin albashi. Ta ce bata lokaci ne kawai.
Kungiyar kwadago ta TUC ta ce ta cimma matsayar mafi karancin albashi da takwararta ta NLC. Ta nemi gwamnati ta biya naira dubu dari shida da goma sha biyar
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta jero sabbabin bukatu guda bakwai da ta ke sa a cika su a matakin gwamnatin tarayya, jihohi da kananan hukumomi.
Kungiyoyin kwadago na kasa na NLC da TUC sun gabatar da mafi karancin albashi da suke so gwamnati ta rika biyan ma'aikata duk wata a fadin Najeriya.
Gwamnati ta tsokano ‘yan kwadago, ana barazanar rikita kasa saboda kudin lantarki. Ana da labari cewa ana barazanar shirya zanga-zanga da yin kara a kotu.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon jaje bayan rasuwar tsohon shugaban kungiyar NLC, Ali Chiroma a jiya Talata 2 ga watan Afrilu.
Ma'aikata a Najeriya na daga cikim wadanda ke samun mafi karancin albashi a duniya. Akwai sauran kasashen da ba su biyan ma'aikatansu albashi mai tsoka.
Kwamared Ali Chiroma, tsohon shugaban ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC ya rasu a asibitin koyarwa na jami'ar Maiduguri da ke jihar Borno ranar Talata.
A ranar Laraba, 27 ga watan Maris, kotu ta garkame shugaban kungiyar kwadago ta NLC reshen jihar Yobe, Kwamared Muktar Tarbutu bisa zargin karkatar da kayan tallafi.
NLC
Samu kari