Labaran tattalin arzikin Najeriya
A cewar majalisar dinkin duniya, 2023 ce shekarar da tattalin arzikin Najeriya zai habaka yadda ba a tsammani. Majalisar ta bayyana yadda hakan zai faru duka.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, an kama wasu mutane da ake zargin suna siyar da sabbin Naira ga mazauna a babban birnin tarayya Abuja a cikin makon nan.
Mutanen kauye a Najeriya sun yabawa babban bankin Najeriya bisa kawo shirin musayar kudade domin tabbatar da kowa ya samu adadin da ake bukata na sabbin Naira.
Ashe Bola Tinubu ya bada gudumuwa wajen karin kwanakin da bankin CBN ya yi na canza kudi. Tinubu ya taka rawar gani wajen ganin an tsawaita wa’adin canza kudi
Majalisar wakilai a Najeriya ta ce bata amince da batun kara wa'adin daina amfani da tsoffin Naira ba da CBN ya sanar a yau dinnan. Ta fadi gaskiyar abin da.
Labarin damuke samu daga jihar Kaduna ya nuna yadda wasu bata-garin 'yan Arewa ke amfani da tsada da sabbin kudade don siyar dasu a cikin kasuw aa jihar Kaduna.
Yayin da 'yan Najeriya ke ci gaba da kokawa game da halin da ake ciki na karancin Naira a Najeriya, 'yan kwasu a wata jiha sun ce lokaci ya yi da za su rufe.
Rabiu Kwankwaso ya ce masu kuɗi su ajiye kudinsu, idan ya samu nasarar zama shugaban kasa zai bai wa kowa damar canja kuɗinsa ba tare da kwabonsa ya yi ciwo ba.
A labarin da muke samo, majalisar wakilai ta kasa ta ce tabbas za ta kama gwamnan CBN idan ya gaza zuwa ko turo wakili domin sanin halin da ake ciki kan Naira.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari