Labaran tattalin arzikin Najeriya
'Yan sanda sun fusata yayin da aka mamaye CBN na jihar Ondo daidai lokacin da bankuna suka daina amfani da tsoffin naira. Jama'a sun fusata, sun bayyana fushi.
'Yan POS da ke karbar sama da N200 wajen cire kudi za su fara fuskantar fushin doka nan ba da jimawa ba. CBN ya ce zai fara kama su a hankali nan kusa kadan.
A Najeriya an shiga tashin hankali yayin da wasu kotunan kasar suka daina karbar tsoffin kudi duk da cewa kotun koli ta ce za a ci gaba da karbar ha 15 ga wata.
Yanzu muke samun labarin cewa, gwamnan babban bankin Najeriya ya yi ganawar sirri da shugaban kasa Muhammadu Buhari yayin da kudi ke kara ba 'yan kasa wahala.
Majiya mai tushe ta bayyana cewa, wasu bankunan jihar Ondo sun daina karbar tsoffin kudi duk kuwa da umarnin kotun koli kan a ci gaba da karbar kudaden kawai.
Lamarin da muke samu daga majiya mai tsuhe ya ce, wani fitaccen kantin siyayya a Abuja ya hakura da karbar tsoffin kudade yayin da kotu tace a ci gaba da karba.
A jiya aka ji maganar akwai wadanda suka boye kudi gaskiya, Buba Galadima ya yarda da gwamnati. Akwai Gwamnan da ya boye fiye da Naira Biliyan 22 a gidansa
Wani tsoho a Najeriya ya tattara kayansa da gadonsa ya dawo banki da zama saboda an ki bashi sabbin Naira da zai iya siyan magani a asibitin da yake jinya.
Abin da Godwin Emefiele ya fada wajen taron majalisar magabata a yau ya bayyana. Gwamnan babban bankin ya ce a yanzu fa babu takardun da za a buga sabon kudi.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari