Labaran tattalin arzikin Najeriya
Wani matashi dan kasar Inyamurai ya ba da mamaki yayin da ya kwace sana'ar malam Bahaushe, ya zama mai sana'ar fawa a daidai lokacin da ake cikin wani yanayi.
Farashin kayayyaki na ci gaba da tashi a Najeriya yayin da 'yan kasar ke ci gaba da fuskantar karancin sabbi da tsoffin takardun Naira bayan da kasar yi sauyi.
Darektan yada labarai na kwamitin takarar Bola Tinubu ya na so a sauke Godwin Emefiele. Bayo Onanuga yana ganin babu dalilin da Emefiele zai cigaba da rike CBN
A labarin da muke samu, bankunan Najeriya sun fara raba kudi a daidai lokacin da ake cikin matsin adadin kudaden da ake samu a kasar nan. Ga abin da ke faruwa.
Cibiyar CPPE ta ce abin da mutane suka rasa daga lokacin da aka canza kudi zuwa yau, ya kai Naira Tiriliyan 20. Dr. Muda Yusuf ya ce tattalin arziki ya ruguje.
Gwamnan jihar Ogun ya bayyana matsayrsa game da yadda ake ci gaba da kin tsoffin takardun Naira ya ce zai tabbatar da garkame wuraren kasuwanci kawai a jihar.
Sarkin Gwandu a jihar Kebbi ya bayyana shawarinsa ga 'yan siyasa da sauran masu neman takara yayin da zaben gwamnoni ke tafe nan ba da jimawa ba cikin Maris.
Gwamna a Abiodun na jihar Ogun ya bayyana cewa, ba zai lamunci a ki karbar tsohon kudi ba, amma sai gashi a gidan mansa ma ba a karbar tsoffin kudaden duka.
Kungiyar IPMAN ta dillalan man fetur ta bayyana rashin amincewarta da ci gaba da karbar tsoffin kudi duk da kuwa CBN ya ce ci gaba da kashe kudaden kamar kotu.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari