Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamnan jihar Edo ya bayyana bukatar al'ummar jiharsa da su ci gaba da karbar tsoffin takardun Naira duk da kuwa wasu mutane a wasu wurare basa karba a kasar.
Itse Sagay (SAN) ya ce Gwamnan babban babban bankin kasar zai samu kan sa da laifi. Kwanaki 6 da bada umarni CBN ya cigaba da yi wa kotun koli kunnen kashi.
Gidajen mai da sauran ƴan kasuwa da masu motocin haya sun ƙi cigaba da karɓar tsofaffin takardun kuɗin N500 da N1000 duk kuwa da umurnin da kotu ta bayar..
Domin ganin an kawo karshen cutar Lassa a jiharsa, gwamnan jihar Ondo ya raba guban bera ga jama'ar jiharsa da ke Kudancin Najeriya a cikin wannan makon yau.
Yanzu muke samun labarin yadda gobara ta yi kaca-kaca da kayan miliyoyin kudi a wata kasuwar kayan ababen hawa da ke jihar Legas a Kudu masu Yammacin kasa.
Babban bankin Najeriya ya bayyana cewa, ba da yawunsa ake ci gaba da ba da tsoffin kudi ba a kasa, kamar yadda ake gani a halin yanzu a wasu bankunan kasar.
Yayin da 'yan Najeriya ke jiran umarnin shugaban kasa ko bankin CBN kan a ci gaba da karbar tsoffin kudi, ga halin da 'yan kasar ke ciki duk da an ba da kotu.
Tsangayar injiniyanci a ABU ta bayyana kadan daga abubuwan da ta yi na kira a cikin shekarun nan, ta kera motoci nau'ika uku masu daukar hankali da ba taba ba.
Sanata Shehi Sani ya hango watakila abubuwan da za su faru da gwamnan CBN idan shugaba Buhari ya sauka a mulkin Najeriya nan da watanni kadan masu zuwa gaba.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari