Labaran tattalin arzikin Najeriya
Mutane sun komawa ubangiji yayin da farashin kaya su ka haukace yanzu a kasuwa. Lissafi ya ƙwacewa Gwamnati, ma’aikata da talakawa saboda tsadar kaya a kasuwa.
Ahmed Adamu wanda shi Farfesan da ke ba Atiku Abubakar shawara a kan sha'anin matasa ya fadawa Tinubu da CBN sirrin dawo da Dala $1 ta koma N200 a yau.
Gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi bayyana kudurinsa na ware N2.8bn domin ciyar da talakawa da marasa galihu jihar na tsawon kwanakin watan Ramadan
Tsakanin Talata da Laraba, Naira ta fadi da N12.56, bayan an yi hada-hadarta kan Dala a N1,603.38/$1 zuwa N1,615.94/$1, ana fargabar faduwar zai haifar da tsada.
A yayin da aka fara azumin Ramadan, 'yan Najeriya sun koka kan yadda farashin gas din griki ke neman haura N2,000/kg duk da matakan gwamnati na janye haraji.
Sakamakon tsadar rayuwa da radadin da talakawan Najeriya ke ciki, Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya roki Tinubu ya bude iyakokin kasar don shigo da abinci.
A yayin da Musulmi suka fara azumin watan Ramadan na bana, farashin kayan abinci a Abuja ya karu da kashi 95 cikin dari. Tinubu ya yi kira ga attajiran Najeriya.
Fasto Ayodele ya bayyana kadan daga abin da ya hango na matsala a kasar nan da kuma hanyoyin da za a bi don tabbatar da an warware duk wata matsala a yanzu.
Bankin CBN ya yi nasarar sayar da wasu takardun kudin baitul-mali na Naira tiriliyan 1.3 ga masu zuba jari na kasashen waje (FPI) a ranar Laraba, 6 ga Maris, 2024.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari