Hukumar Jin dadin yan sanda
Kungiyar ta kashe dan sandan ne bayan ta kama shi yana tafiya gida hutun sallah daga Dambuwa zuwa Biu. Ta kama shi ne tare da iyalansa a lokacin.
Wani mataimakin kwamishinan 'yan sanda, Gbolahan Oyedemi ya halaka kansa a cikin gidansa da ke garin Ogbomoso, jihar Oyo. An tsinci gawarsa rataye a gidan.
Rundunar ƴan sanda ta bayyana cewa kawo yanzu mata 7 ne suka riga mu gudan gaskiya sakamakon abin da ya faru a wurin rabon Zakkah a jihar Bauchi.
Gwamnoni 16 daga cikin 36 sun marawa yunkurin kafa ƴan sandan jihohi baya da nufin kawo ƙarshen matsalar tsaron da taƙi ci ta ƙi cinyewa a ƙasar nan.
Kayode Egbetokun, Sufeto-Janar na ‘yan sanda (IGP), ya haramta amfani da na’urar POS “a cikin harabar ofisoshin ‘yan sanda da cibiyoyinta” a fadin kasar nan.
A ranar Alhamis ne wani Adebayo Olamide Azeez, ya bayyana yadda ya yaudari wasu mata 7 ta hanyar amfani da manhajar "MyChat" inda ya kashe su domin yin tsafi.
Majalisar dattawan Najeriya ta umarci rundunar ƴan saɓda da hukumar kula da jin daɗin ƴan sanda su ɗauki sabbin ƴan sanda 10 aiki a kowace ƙaramar hukuma.
Tawagar rundunar yaki da ta'addanci karkashin jagorancin kwamishinan 'yan sanda ta dakatar da zanga-zangar kungiyar kwadago ta Najeriya NLC a jihar Borno.
An kama Umar Hashim, Edidiong Umoh, Udah Stanley, Abubakar Jariri da Yunusa Babangida da zargin satar abinci. An yi nasarar gano buhuna 1, 238 daga cikin buhunan.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari