Hukumar Jin dadin yan sanda
An bukaci Gwamnatin Tinubu ta aiwatar da manufofin APC. ‘Dan takaran shugaban kasar a zaben 2019 yana so gwamnatin Bola Tinubu tayi wa tsarin mulki kwaskwarima
'Yan sanda sun fara bincike bayan mutane sun gano gawar wata daliba 'yar aji 3 a kwance cikin jininta a dakinta da ke jami'ar AAUA a jihar Ondo, an fara bincike.
Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba a ranar Talatar da ta gabata ta ce jami’anta sun ki karbar cin hancin naira miliyan 8.5 da wani mai garkuwa da mutane ya ba su.
Yan sandan Najeriya reshen jihar Katsina sun yi nasarar dakile wani hari da wasu 'yan bindiga suka so kawowa garin Dandume inda suka kashe daya cikinsu.
Wasu ‘yan bindiga sun kashe matar wani dan sandan Najeriya tare da surukarsa a jihar Neja. Lamarin ya faru ne a unguwar Zhib dake karamar hukumar Tafa a jihar.
Wani DPO na ‘yan sanda ya ki amincewa da karbar cin hancin naira miliyan daya da wani dan bindiga ya ba shi bayan an kama shi a wani otal da ke garin Kaduna.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Bauchi ta yi nasarar kama wani dalibin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi mai suna Mike Habila da bindigu.
Wata matashiya ta sanar da batar 'yar uwarta mai suna Halima wacce daliba ce a Jami'ar Abuja, ta bayyana cewa 'yar uwar tata ta fita da nufin zuwa makaranta.
A cewar tsohon mataimakin sufeta janar na 'yan sanda, Dabup Makama, sun sanar da jami'an tsaro cewa 'yan ta'adda za su kai hari Filato amma suka yi biris da rahoton.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari