Hukumar yan sandan NAjeriya
A kama a kalla mutane biyar kan zarginsu da hannu a kisar wata matar aure, mahaifiyar yara biyu, Rukaya Mustapha a Kano. Vanguard ta rahoto cewa an kashe Rukaya
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi gaggawan kamo Abba Kyari kafin ya gudu. Yanzu haka yana hannun hukuma tare da wasu mutanesa da aka kama su tare a wani wuri.
Bayan kamo shi, an mika Abba Kyari ga hukumar NDLEA domin ci gaba da yi masa tambayoyi kan zargin da ake masa na harkallar miyagun kwayoyi da aka gano yau.
A yau Litinin, baki ɗaya Najeriya ta ɗauƙa game da kwararren ɗan sanda, DSP Abba Kyari, wanda hukumar NDLEA ke zargin ya yi tayin makuɗan kudi kan hodar Iblis.
Kungiyar ta yabawa NDLEA karkashin jagorancin shugabanta Buba Marwa, saboda ayyana neman DCP Abba Kyari, bisa zargin alaka da safarar miyagun kwayoyi, inji raho
Wannan shi ne wata sabuwa: Ana zargin DCP Abba Kyari da hannu cikin harkallar miyagun kwayoyi ta kasa da kasa daga hukumar NDLEA ta Najeriya inji rahotanni.
Jami'an tsaro sun ceto mutane biyar da aka yi garkuwa da su wuraren dajin Dansadau a karamar hukumar Maru dake jihar Zamfara bayan kwashe kwana takwas a wurin.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun bindige jami’an yan sanda hudu a Amodo Obeagu da ke karamar hukumar Enugu ta kudu a jihar Enugu a ranar Asabar.
An ce ‘yan bindigar sun yi garkuwa da wata mata a kan titin bayan farmakin da shaidun gani da ido suka ce an kwashe kusan mintuna 30 ana yi ba tare da samun mai
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari