Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai wani mummunan hari a kauyen Kogo da ke karamar hukumar Faskri ta jihar Katsina, inda suka sace mutum 16.
Rundunar 'yan sanda a jihar Bauchi ta sanar da neman fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Abdul'aziz Idris Dutsen Tanshi kan saba umarnin kotu.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari a wani kauyen jihar Kogi. 'Yan bindigan sun halaka mutum hudu a yayin harin da suka kai.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka wani babban basaraken gargajiya a jihar Kogi, Cif Olayinka Ojo da ke sarautar Ohi-Ogidi a karamar hukumar Ijumu a jihar.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya nada tsohon sifetan ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Dikko Abubakar babban mukami yayin da tsaro ke kara kamari.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da muggan makamai sun kai sabon harij ta'addanci a jihar Yobe. 'Yan ta'addan sun halaka mutum uku ciki har da wani jami'in dan sanda.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya sa ‘yan sanda sun yi ram da Mahdi Shehu. Jami'ai sun tsare shugaban kamfanin na Dialogue a garin Abuja.
Fitaccen mai sarautar gargajiya, Oba Akanbi na Iwo ya yi alfahari kan 'yan bindiga inda ya ce babu yadda suka iya da shi ganin yadda girman kujerarsa ta ke.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya, ta tabbatar da cafke Aisha Jibrin da wasu mutane 25 da ake zargi da hannu a zanga-zangar da aka yi a Minna, jihar Neja.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari