Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta samu nasarar cafke wani rikakken dan bindiga da ya tsero daga jihar Kaduna. 'Yan sandan sun kwato dabbobi masu yawa.
An bukaci Gwamnatin Tinubu ta aiwatar da manufofin APC. ‘Dan takaran shugaban kasar a zaben 2019 yana so gwamnatin Bola Tinubu tayi wa tsarin mulki kwaskwarima
Yan sanda sun yi nasarar damke mutum shida, maza huɗu da mata biyu, bisa zargin garkuwa da mutane a birnin tarayya Abuja, sun kwato makamai da kayayyaki.
A karshen makon da ya gabata ne wani mutum da aka bayyana sunansa da Tony ya fille kan budurwarsa a unguwar Kabeama da ke karamar hukumar Sagbama ta jihar Bayelsa.
Oba Adebayo Fatoba, babban basarake a jihar Ekiti, ya bayyana yadda ya tsira daga hannun masu garkuwa da mutanen da suka halaka takwarorinsa biyu.
Mazauna birnin Minna da ke jihar Neja sun fito zanga-zangar nuna rashin jin dadi kan tsadar rayuwa a kasar inda suka bukaci gwamnati ta dauki mataki.
Yan bindiga sun yi awun gaba da fitattun Fastoci biyu a cocin Kwande da ke Shendam a jihar Plateau a karshen wannan mako da ya gabata bayan kai farmaki.
'Yan sanda sun fara bincike bayan mutane sun gano gawar wata daliba 'yar aji 3 a kwance cikin jininta a dakinta da ke jami'ar AAUA a jihar Ondo, an fara bincike.
Gwamnatin jihar Katsina ta fara aikin ceto mutane 60 da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a garin Damari da ke jihar. An sace su ne a hanyar kai amarya.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari