Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da muggan makamai sun kai sabon harij ta'addanci a jihar Yobe. 'Yan ta'addan sun halaka mutum uku ciki har da wani jami'in dan sanda.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya sa ‘yan sanda sun yi ram da Mahdi Shehu. Jami'ai sun tsare shugaban kamfanin na Dialogue a garin Abuja.
Fitaccen mai sarautar gargajiya, Oba Akanbi na Iwo ya yi alfahari kan 'yan bindiga inda ya ce babu yadda suka iya da shi ganin yadda girman kujerarsa ta ke.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya, ta tabbatar da cafke Aisha Jibrin da wasu mutane 25 da ake zargi da hannu a zanga-zangar da aka yi a Minna, jihar Neja.
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi, ta bayyana cewa ta samu nasarar gano wasu tarin muggan makamai da aka ɓoye a ƙaramar hukumar Ningi da ke jihar.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta sanar da samun nasrar halaka wani kasurgunin shugaban 'yan bindiga a birnin tarayya Abuja. An kuma raunata wasu da dama.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta kama wani mutum mai shekaru 49, mai suna Muhammad Abubakar dake yaudarar mutane da sunan shi din fatalwa ne.
A yayin da ake ta fama da matsalar tsaro a Abuja, an kama wasu jami’an ‘yan sanda bisa zargin karbar naira miliyan 29.9 da karfin tsiya daga hannun wani dan kasuwa.
Wasu miyagu dauke da makamai sun kai wani sabon hari a wasu kauyuka guda uku na karamar hukumar Otukpo ta jihar Benue. Miyagun sun tafka barna a yayin harin.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari