Hukumar yan sandan NAjeriya
Ana cikin jimamin rasuwar dalibai mata a jihar Nasarawa, wasu mata huɗu sun sake rasa rayukansu yayin da suka gamu da cunkoso a wurin karbar Zakka a jihar Bauchi.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da hotunan jami'an 'yan da aka kashe a wani harin kwanton bauna da aka musu a cikin dajin Ohoro da ke jihar Delta.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sabon hari a jihar Katsina. Miyagun sun hallaka babban dan siyasa a harin da suka kai cikin watan azumi.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki kan jami'an 'yan sanda a jihar Imo. A yayin harin sun halaka jami'an tsaron mutum biyu.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar dakile wani yunkuri da 'yan bindiga suka yi na yin garkuwa da mutane. Sun yi musayar wuta tare da fatattakarsu.
Gwamnoni 16 daga cikin 36 sun marawa yunkurin kafa ƴan sandan jihohi baya da nufin kawo ƙarshen matsalar tsaron da taƙi ci ta ƙi cinyewa a ƙasar nan.
Rahotannin sun tabbatar da cewa daliban tsangaya 15 da aka sace su a jihar Sokoto sun kubuta daga hannun 'yan bindigan makwanni biyu bayan maharan sun dauke su.
Asirin wata matar aure ya tonu bayan ta yi garkuwa da kanta tare da karbar kudin fansa N2m daga mijinta tare da raba kudin da saurayinta a Abuja.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta shigar da korafi kan fitacciyar 'yar Tiktok, Murja Ibrahim Kunya inda ta bukaci ta biya ta diyyar N500,000 kan bata suna.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari