Hukumar yan sandan NAjeriya
Mazauna birnin Minna da ke jihar Neja sun fito zanga-zangar nuna rashin jin dadi kan tsadar rayuwa a kasar inda suka bukaci gwamnati ta dauki mataki.
Yan bindiga sun yi awun gaba da fitattun Fastoci biyu a cocin Kwande da ke Shendam a jihar Plateau a karshen wannan mako da ya gabata bayan kai farmaki.
'Yan sanda sun fara bincike bayan mutane sun gano gawar wata daliba 'yar aji 3 a kwance cikin jininta a dakinta da ke jami'ar AAUA a jihar Ondo, an fara bincike.
Gwamnatin jihar Katsina ta fara aikin ceto mutane 60 da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a garin Damari da ke jihar. An sace su ne a hanyar kai amarya.
An bayyana yadda aka ga wasu daliban da aka sace sun samu 'yanci bayan shafe kwanaki kadan a hannun 'yan bindiga a wani yankin jihar Ekiti da ke Kudu maso Yamma.
Wasu miyagu sun shiga har cikin gida sun halaka wata tsohuwa tare da jikarta cokin wani yanayi mara dadi a jihar Katsina. 'Yan sanda sun fara bincike.
Mayakan kungiyar ta'addanci sun kai mummunan hari ofishin 'yan sanda a yankin Nganzai dake jihar Borno. Sun bindige jami'an 'yan sanda hudu dake bakin aiki.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an girke tulin dakarun tsaro a rumfunan zaben da ake gudanar da zaɓen cike gurbi na ƴan majalisar dokokin jiha guda 3 a Kano.
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta sanar da cewa ba ta son jin motsin ababen hawa daga 14 na tsadar dare zuwa 5 na yammacin ranar Asabar, 3 ga watan Fabrairu.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari