Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai mummunan hari a hedikwatar 'yan sanda da ke garin Zurmi na jihar Zamfara. Sun tafka barna sosai.
Sai an ba Gwamnoni ‘Yan sanda a jihohi idan ana son saukin rashin tsaro. A wuraren da gwamnonin nan suka tashi tsaye, Uba Sani ya ce an fara samun saukin tsaro.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Rivers sun yi arangama da 'yan daba da suka dade suna barazana ga mutane a jihar. A yayin arangamar an halaka shugabansu.
Jami'an 'yan sanda a jihar Ogun sun kama wani fasto dan shekara 65 kan haikewa wata karamar yarinya 'yar shekara tara a karamar hukumar Obafemi Owade.
A yayin da ake fama da tsadar rayuwa a Najeriya, rundunar 'yan sanda ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da satar kebura wato wayoyin wuta a jihar Legas.
'Yan sanda sun yi nasarar kame wasu tsageru, sun kwato makamai tare da kashe wani kasurgumin shugaban 'yan bindiga a jihar Sokoto da ke Arewa maso Yamma.
Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba ta karrama jami’an ta guda hudu bisa kin karbar cin hancin naira miliyan 8.5 daga hannun wani dan bindiga a yayin da suke bincike.
Rundunar 'yan sandan jihar Nasarawa ta tabbatar da samun nasarar cafke wasu mutum zargi da ake zargi da sace kananan yara sun sayarwa a yankin Kudancin Najeriya.
Rundunar 'yan sandan jihar ta tabbatar da samun nasarar sheke.qnai dan bindiga a jihar tare da cafke wasu da dama a yayin wani samame da ta kai a jihar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari