Hukumar yan sandan NAjeriya
Yan sanda da taimakon jami'an DSS sun yi nasarar kama haramtattun ƴan canji 17 a kasuwar hada-hadar musayar kuɗi ta Wapa da ke yankin Fagge a jihar Kano.
Yan sandan jihar Ogun sun sanar da kashe masu garkuwa da mutane biyu tare da kwato kudin fansa naira miliyan 7.9. Sun kuma sanar da cewa suna kokarin kamo sauran.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun aikata sabon ta'addanci a jihar Zamfara bayan sum hallaka mutum takwas tare da sace manajan banki a wasu hare-hare.
Wasu ƴan fashin teku sun tare jirgin ruwa mai ɗauke da mutum 20 a kogin Onne ranar Litinin, sun yi masu tatas kana suka yi awon gaba da mutum bakwai ranar Litinin.
Rahotanni sun nuna cewa 'yan ta'adda sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kaduna inda suka hallaka mutum biyu tare da yin garkuwa da wasu mutum 18.
Rundunar 'yan sandan jihar Obdo ta tabbatar da mutuwar mutane biyu da jikkatan daya bayan shan maganin gargajiya. Yanzu haka ana bincike kam lamarin.
Wani kamfani a jihar Oyo ya gurfanar da ma'aikatansa guda biyu, Ebenezer Olusesi da Ibrahim Adeniyi kan zargin satar biredi guda biyu da kudinsu ya kai N2,600.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Ondo ta damƙe wani magidanci ɗan shekara 30, Fatai Abdullahi bisa zargin halaka matarsa kan gardamar da suka saba yi koda yaushe.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da harin da 'yan bindiga suka kai a kauyen Ambe da ke karamar hukumar Sanga a jihar Kaduna. Rundunar ta ce an kama dan bindiga 1.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari