Hukumar yan sandan NAjeriya
Jami'an hukumar DSS da ƴan sanda sun kai ɗauki zauren majalisar dokokin jihar Kuros Ribas bayan ƴan majalisar sun tsige shugaba kan zargin almundahana.
Da safiyar yau Laraba ne aka bindige wani jami'in ɗan sanda a cikin kasuwa a karamar hukumar Jos ta Arewa a jihar Plateau yayin hana cinikayya a bakin titi.
An shiga jimami bayan wani dattijo mai shekaru 70 ya rasa ransa a cin kotu yayin da ya je shi domin ba da shaida a shari'ar da ake yi a jihar Ondo a yau Laraba.
Wasu 'yan daba dauke da makamai sun kutsa wajen wani bikin aure a jihar Neja inda suka tafka barna. 'Yan daban sun hallaka wani ma'aikacin lafiya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun farmaki wasu matafiya a jihar Kaduna. A yayin farmakin sun sace jariri da mahaifiyarsa tare da wasu mutanen.
Rundunar yan sanda a jihar Kwara ta bayyana cewa ta kubutar da jariri dan shekaru 2 da mata yan kasuwa su 11 daga hannun masu garkuwa da mutane a cikin jeji.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna damuwa kan abin da ya faru a masallacin Larabar Abasawa a jihar Kano, ya umarci hukumomin tsaro su yi bincike.
Wasu daga tsofaffin jami’an ‘yan sandan Najeriya sun gudanar da zanga-zangar lumana a babban birnin tarayya Abuja domin bayyana korafinsu na biyansu hakkokinsu.
'Yan ta'addan ISWAP sun aikata wani sabon aikin ta'addanci a jihar Borno bayan sun hallaka wani babban jami'in 'yan sanda bayan sun yi masa kwanton bauna.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari