Kasafin Kudi
Bankuna sun fara kokawa kan yadda 'yan Najeriya suka daina kawo kudinsu a ajiye musu a wannan lokacin bayan barkewar karancin kudi da aka samu a baya-bayan nan.
Akwai bankuna biyar da CBN ya amince su yi hada-hadar kudi ta hanyar addinin Islama, inda muka tattaro muku kadan daga abubuwan da ya kamata ku sani akansu.
Hukumar EFCC mai yaki da rashawa ta bayyana kame wasu mutum 80 da ake zargin suna saye da siyar takardun Naira a Najeriya kan farashi mai tsadan gaske a Ondo.
Najeriya ta shiga jerin kasashen da ba a iya samun kudi a ci rance saboda hauhawar kudin ruwa da kasashen ke fuskanta. Mun kawo jerin kasashen har guda 10.
Lamarin da ya zo a makon nan na nuni da cewa, farashin danyen man fetur ya sauka a duniya, kuma hakan zai shafi Najeriya kai tsaye ta wasu hanyoyin masu yawa.
Ministar kudin Najeriya, Hajiya Zainab Ahmed Shamsuna, ta yi kira ga yan Najeriya sai dai suyi hakuri su cigaba da shan wahalar karancin Naira kamar yadda.
Mafi yawan sababbin kudin da bankin CBN ya buga sun shiga bankunan Access Bank. Legas ce gaba a garuruwan da aka fi aikawa sababbin kudin, Enugu da Uyo na baya
Gwamnatin Kogi ta gargadi bankuna da daidaikun mutane wadanda basu karbar tsaffin kudi cewa zasu iya fuskantar hukunci domin hakan saba umurnin kotun koli ne.
Gwamnan jihar Edo ya bayyana bukatar al'ummar jiharsa da su ci gaba da karbar tsoffin takardun Naira duk da kuwa wasu mutane a wasu wurare basa karba a kasar.
Kasafin Kudi
Samu kari