Jihar Niger
Bayan dagacin kauyen Beni, Alhaji Jafaru Umar da ke karamar hukumar Munya ya kwashe fiye da makwanni uku a hannun ‘yan bindiga sun bukaci Naira miliyan 5 a mats
Wasu dandazon mutane sun sake ficewa daga jam'iyyar All Progressives Congress, APC a jihar Niger sun koma PDP cikinsu har da Gwamna Abubakar Sani Bello. Kanin B
Wata wuta ta kona kayan makaranta da dauran kayayyakin amfani na ɗalibai a Hostel ɗin su dake makarantar Musa Muhammad Kigera Science College, New Bussa, Neja.
Mata uku masu juna biyu sun haihu a daji yayin kokarin guduwa daga farmakin da ‘yan bindiga suka kai kauyakun su da ke Karamar Hukumar Magama cikin Jihar Neja.
Mahara na ci gaba da kaddamar da hare-hare a garuruwan Zoma, Yangalo, Masamagu, Atabo da sauran garuruwan da ke makwabtaka a karamar hukumar Magama ta Neja.
Mai neman takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Sam Ohuabunwa a ranar Alhamis ya kai wa tsohon shugaban kasar Najeriya, Ibrahim Babangida ziyara a gidansa na H
Gwamnatin Jihar Neja ta lashi takobin yi wa duk wanda ya kai bayanan sirri dangane da harkokin ‘yan ta’adda a jiharsa sha-tara ta arziki, The Nation ta ruwaito.
Mutanen garuruwan da ke hanyar Kontagora-Rijau da ke kananan hukumomin Mariga da Rijau na jihar Neja sun gudu sun bar gidajensu sakamakon hare-haren ta’addanci.
TVCNews na ruwaito cewa yanzu haka yan bindiga suna bude wuta Garun-Gaba, hanyar Zungeru-Kontagora dake jihar Neja. Wani mai idon shaida wanda ke kan tafiya.
Jihar Niger
Samu kari